iqna

IQNA

kananan yara
IQNA - Bayan mummunan harin da gwamnatin Sahayoniya ta kai a yankin Deir al-Balah na Gaza, wanda ya yi sanadin shahadar mutane 29, al'ummar yankin sun tattara shafukan kur'ani mai tsarki daga karkashin baraguzan masallacin.
Lambar Labari: 3490603    Ranar Watsawa : 2024/02/07

Alkahira (IQNA) A wata ganawa da ya yi da jami'an kasashen Turai, mataimakin na Azhar ya jaddada cewa, Al-Azhar za ta kare al'ummar Palastinu da ake zalunta daga kisan kiyashin da gwamnatin mamaya ke yi, ko da kuwa duk duniya ta yi watsi da su.
Lambar Labari: 3490270    Ranar Watsawa : 2023/12/07

Kananan yara mahardata kur'ani sun halarci filin wasa na Tangier da ke kasar Morocco domin karfafa gwiwar 'yan wasan kwallon kafa na birninsu ya samu karbuwa sosai daga masu amfani da shafukan sada zumunta a kasar.
Lambar Labari: 3489007    Ranar Watsawa : 2023/04/19

Tehran (IQNA) kungiyar kare hakkokin yara ta duniya ta ce, a cikin wannan shekarar da muke ciki Isra'ila ta kashe kananan yara Falastinawa 77.
Lambar Labari: 3486586    Ranar Watsawa : 2021/11/21

Tehran (IQNA) Ma’aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana nasarar  al’ummar Gaza a kan yahudawa da cewa, nasara ce ta al’umma baki daya.
Lambar Labari: 3485938    Ranar Watsawa : 2021/05/22

Tehran (IQNA) Kungiyoyin agaji na duniya suna tattara taimako ga al’ummar Falastinu da ke fuskantar kisan kiyashi daga yahudawan Sahyuniya.
Lambar Labari: 3485927    Ranar Watsawa : 2021/05/18

Tehran (IQNA) Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Musawi ya yi tir da Allawadai da hare-haren Saudiyya a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484993    Ranar Watsawa : 2020/07/17

Lauyoyin kasar Tunisia sun mika bukatarsu ga kotun kasar kan ta dauki matakin hana yariman Saudiyya Muhammad Bin Salman shiga cikin kasarsu.
Lambar Labari: 3483153    Ranar Watsawa : 2018/11/26

Bangaren kasa da kasa, a karon farko an buga kur'ani mai dauke da hotuna domin amfanin kanan yara a kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3482899    Ranar Watsawa : 2018/08/17

Bangaren kasa da kasa, a hare-haren da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suka kaddamar a yammacin jiya a kan lardin Hudaidah na kasar Yemen, fararen hula talatin ne suka rasa rayukansu, wasu da dama kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3482256    Ranar Watsawa : 2017/12/31

Bangaren kasa da kasa, an tattauna kan hanyoyin da ya kamata a bi domin taimaka ma kananan yara masu sha'awar karaun kur'ani a Senegal.
Lambar Labari: 3482037    Ranar Watsawa : 2017/10/25